iqna

IQNA

kisan kananan yara
Tehran (IQNA) Bayan bayyana laifukan da gwamnatin yahudawan Isra’ila ta tafka  na kisan kananan yara a yankin Jabalia da ke arewacin zirin Gaza a baya-bayan nan, iyalan wadanda lamarin ya shafa  sun bukaci a hukunta Isra’ila a gaban kotun kasa da kasa.
Lambar Labari: 3487706    Ranar Watsawa : 2022/08/18